Saturday, April 18
Shadow

Da ban ci zaben 2023 ba da Tarihin Najeriya bai kammalu ba>> Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa da bai ci zaben shekarar 2023 ba da tarihin Najeriya bai kammalu ba.

Ya bayyana hakane a yayin da yaje gaisuwar Basarake, Oba Sikiru Adetona na jihar Ogun.

Tinubu yace ya zama shugaban kasa ne saboda su da kuma Addu’ar da suka masa.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Gwamnatin ta saka yaren Mandarin na kasa China cikin wanda za'a rika koyarwa a Makarantun Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *