Wednesday, November 19
Shadow

Da ban ci zaben 2023 ba da Tarihin Najeriya bai kammalu ba>> Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa da bai ci zaben shekarar 2023 ba da tarihin Najeriya bai kammalu ba.

Ya bayyana hakane a yayin da yaje gaisuwar Basarake, Oba Sikiru Adetona na jihar Ogun.

Tinubu yace ya zama shugaban kasa ne saboda su da kuma Addu’ar da suka masa.

Karanta Wannan  Farashin kayan masarufi sun yi sauki a Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *