Friday, January 2
Shadow

Da Duminsa: A karin Farko, Hukumar Sojojin Najeriya ta yi martani kan kalaman Sheikh Gumi

Hukumar sojojin Najeriya ta yi martani kan kalaman Sheikh Gumi game da hare-haren da kasar Amurka ta kawo Najeriya.

Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya yi Allah wadai da harin da kasar Amurka ta kawo Najeriya inda yace hakan rainine.

A yayin da yake magana da manema labarai, me magana da yawun hukumar sojojin Najeriya ya amsa wata tambaya da aka masa cewa mw zasu ce kan Allah wadai da Gumi yayi da kawo harin da Amurka ta yi Najeriya?

Yace suna sane da abinda Gumi ke cewa, amma ba hakkinsu bane su dauki mataki akansa.

Yace akwai hukumomin da ke da wannan Alhakin kuma yasan cewa, zasu dauki matakin da ya dace.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Yanda Wasu limaman kirista ke durkusawa suna sumbatar wani gicciyayyen Gunki ya dauki, Hankula, Har wasu kiristocin sun ce abin ya basu kunya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *