Wednesday, November 12
Shadow

Da Duminsa: Baana ya fito ya kira sunan matar Rarara, Aishatulhumaira ya bata hakuri bayan da ta kaishi ofishin DSS

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tauraron fina-finan Hausa da Tiktok, Baana ya fito ya kira sunan matar Rarara, Aishatulhumaira ya bata hauri kan kalaman da yayi akanta.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya wallafa yanzu inda yace yana neman afuwar taurin kan da yawa iyayensa.

Yace abinda ya fada na cewa Rarara na kai matar tasa wajan manya suna kamata, ta yi hakuri yayi kuskure.

Hakan na zuwane bayan da A’ishatulhumaira ta kai karar Baana gaban DSS inda tace ya yi mata da mijinta Qazafi.

Kalli Bidiyon anan

https://www.tiktok.com/@danmutum.1/photo/7567679991098412309?_r=1&_t=ZS-9126mxkNnV3
Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Da kake ta zagin 'yan Fim, Toh matarka kawarmu ce, maza da matan mu 'yan Fim kawayen matarka ne kuma mun ci Arzikin Juna>>MC Ibrahim Sharukhan ya mayarwa da Sheikh Lawal Triumph martani bayan da ya caccaki 'yan Fim

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *