Saturday, June 27
Shadow

Da Duminsa: EFCC ta gurfanar da Tsohon Ministan Kwadago, Chris Ngige a kotu bisa zargin Almindahana

Hukumar yaki da rashawa da cin hanci, EFCC ta gurfanar da tsohon Ministan Kwadago, Chris Ngige a gaban kotu dake Gwarimpa a Abuja Ranar Juma’a.

Ana mai zarge-zarge 8 ciki handda kumbiya-kumbiya wajan bayar da Kwangila.

Saida ya musanta duka zarge-zargen da ake masa.

Karanta Wannan  Duk da ni dan APC ne, bana goyon bayan Tinubu ya zarce a 2027 saboda 'yan Najeriya na cikin wahala>>Inji Sanata Ali Ndume

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *