Monday, September 7
Shadow

Da Duminsa: EFCC ta gurfanar da Tsohon Ministan Kwadago, Chris Ngige a kotu bisa zargin Almindahana

Hukumar yaki da rashawa da cin hanci, EFCC ta gurfanar da tsohon Ministan Kwadago, Chris Ngige a gaban kotu dake Gwarimpa a Abuja Ranar Juma’a.

Ana mai zarge-zarge 8 ciki handda kumbiya-kumbiya wajan bayar da Kwangila.

Saida ya musanta duka zarge-zargen da ake masa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Dan gidan Gwamnan jihar Anambra Charles Soludo kenan wanda a baya rahotanni suka rika cewa dan Luwady ne yake rawa data dauki hankula

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *