Thursday, August 27
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda matashi ya rika daukar mata a jihar Kaduna da suka je taron siyasa ana basu kudi

Wani matashi ya rika daukar mata Bidiyo da suka je taron Siyasa a jihar Kaduna aka basu Shinkafa.

Matan dai sun rika kare fuskarsu basa son a daukesu amma yace dole su dauke su tunda sune ke saka mutane cikin wahala.

Da yawa dai sun yaba masa kan hakan.

Karanta Wannan  Bana nufin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) gajiyayye ne, inji Malam Abdulrahman Umar bayan da kalamansa na cewa idan An kira Annabi da neman biyan bukata baya ji suka jawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *