Wednesday, April 29
Shadow

Da Duminsa: Gwamnatin tarayya ta bada hutu gobe 15 ga watan Yuli dan yin jimamin rashin Buhari

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Gwamnatin tarayya ta sanar da gobe Talata, July 15 a matsayin ranar Hutu dan yin jimamin rashin tsohon shugaban kasa, Marigayi, Muhammadu Buhari.

Ministan harkokin cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo ne ya bayyana hakan ranar Litinin a madadin Gwamnatin tarayya.

A jiya ne dai aka sanar da rasuwar shugaba Buhari a hukumance.

Karanta Wannan  Yanzu-Yanzu: Otal din da sabuwar jam'iyyar su Atiku, ADC ta kama dan yin amfani dashi wajan yin bikin shiga aabuwar jam'iyyar yace taron ba zai yiyu ba, ana zargin APC da hannu a lamarin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *