Saturday, August 8
Shadow

Da Duminsa: Gwamnatin tarayya ta bada hutu gobe 15 ga watan Yuli dan yin jimamin rashin Buhari

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Gwamnatin tarayya ta sanar da gobe Talata, July 15 a matsayin ranar Hutu dan yin jimamin rashin tsohon shugaban kasa, Marigayi, Muhammadu Buhari.

Ministan harkokin cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo ne ya bayyana hakan ranar Litinin a madadin Gwamnatin tarayya.

A jiya ne dai aka sanar da rasuwar shugaba Buhari a hukumance.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda Gwamna Zulum ya tarar da ma'aikatan gidan Gwamnati dake zuwa aiki da wuri ya basu kyautar Naira Miliyan 2 kowannen su

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *