
Rahotanni sun bayyana cewa, hukumar zabe me zaman kanta, INEC tawa jam’iyyun siyasa biyu Rijista.
Shugaban INEC din, Joash Amupitan ne ya bayyana haka a wajan wani taro na musamman a Abuja.
Yace jam’iyyun da akawa Rijistar sune, Democratic Leadership Alliance (DLA) da the Nigeria Democratic Congress (NDC).
Yace wasiku 171 ne aka gabatar na neman yiwa sabbin jam’iyyu rijista amma guda 2 ne kadai daga cimi suka tsallake.