Thursday, February 5
Shadow

Da Duminsa: INEC tawa jam’iyyun siyasa biyu Rijista

Rahotanni sun bayyana cewa, hukumar zabe me zaman kanta, INEC tawa jam’iyyun siyasa biyu Rijista.

Shugaban INEC din, Joash Amupitan ne ya bayyana haka a wajan wani taro na musamman a Abuja.

Yace jam’iyyun da akawa Rijistar sune, Democratic Leadership Alliance (DLA) da the Nigeria Democratic Congress (NDC).

Yace wasiku 171 ne aka gabatar na neman yiwa sabbin jam’iyyu rijista amma guda 2 ne kadai daga cimi suka tsallake.

Karanta Wannan  Akwai yiyuwar fadawa wahalar man fetur a Najeriya saboda motocin dakon man sun dakatar da daukar man Fetur a matatar Dangote

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *