Sunday, January 11
Shadow

Da Duminsa: Kaftin din Najeriya, Wilfred Ndidi ba zai buga wasan kusa dana karshe ba da Najeriya zata buga da Morocco

Rahotanni sun bayyana cewa, Kaftin din kungiyar kwallon kafar Najeriya, Wilfred Ndidi ba zai buga wasa da Najeriya ba a wasan kusa dana karshe da zasu buga da kasar Morocco ba

Hakan ya biyo bayan dakatarwar wasa daya da aka masa bayan samun katin gargadi har guda biyu.

Karanta Wannan  Wane Irin Mulki Ake a kasarnan? Kasa da shekaru 2 da kama mulki har an fara yiwa Shugaba Tinubu yakin neman zaben 2027

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *