Wednesday, September 2
Shadow

Da Duminsa: Kaftin din Najeriya, Wilfred Ndidi ba zai buga wasan kusa dana karshe ba da Najeriya zata buga da Morocco

Rahotanni sun bayyana cewa, Kaftin din kungiyar kwallon kafar Najeriya, Wilfred Ndidi ba zai buga wasa da Najeriya ba a wasan kusa dana karshe da zasu buga da kasar Morocco ba

Hakan ya biyo bayan dakatarwar wasa daya da aka masa bayan samun katin gargadi har guda biyu.

Karanta Wannan  Ko kunsan cewa kotu tace a ci gaba da tsare yaran da gwamnati ke zargi da cin amanar kasa sai ranar 1 ga watan Janairun 2025 sannan za'a ci gaba da shari'ar su?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *