
Rahotanni na cewa, Update din wani babban dan siyasar Najeriya ya bayyana inda ake ta rade-radin maganar a kafafen sada zumunta.
Da yawa dai na kiran cewa, dan Allah kada a yada abin musamman kasancewarsa yana da iyali kada sunansu ya baci.
Saidai zuwa yanzu ba’a bayyana ko wanene ba, amma wasu rahotanni sun ce a Abuja yake da zama amma asalinsa da jihar Katsinane.