
Rahotanni sun bayyana cewa, Gwamnatin Tarayya ta bayar da hutun karamar Sallah wadda ake tsammanin yi ranar Alhamis ko Juma’a.
Gwamnatin tace ta bayar da ranekun 19 da 20 ga watan Maris a matsayin ranekun hutun sallar, watau Alhamis da Juma’a.
Hakan ya fito ne daga ma’aikatar harkokin ciin gida.