Wednesday, September 9
Shadow

Da Duminsa:Na gano wasu na shiryamin Makarkashiyar game da takarar Gwamnan jihar Gombe>>Inji Hon. Sheikh Isa Ali Pantami

Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana cewa, ya gano wani shirin Makarkashiya da ake shirya masa a game da takarar Gwamnan jihar Gombe da ya fito.

Ya bayyana cewa, Wasu ne suka yi riguna da fastarsa a jikin rigunan suka saka dan kawo hargitsi a wajan zaben fidda gwani da ake yi a jihar.

Yayi kira ga masoyansa da kada su saka irin wannan riga.

Yace kuma yana kira ga jami’an tsaro da su dauki mataki akan irin wadannan mutanen.

Karanta Wannan  Bidiyon yanda wani dan Najeriya ya fashe da kuka saboda budurwarsa ta ki daukar wayarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *