Thursday, July 2
Shadow

Duniya Labari: Wannan wasu ‘yan daudu ne a shekarun baya da suka sheke ayarsu a Sabon Garin Kano

Wadannan wasu ‘yan daudu ne da suka Shekye ayarsu a shekarun da suka gabata a sabon garin Kano.

Wata jarida a wancan lokacin ta yi hira dasu inda tace mafi yawanci suna zaunene a layin Abedi, da Freetown, da Santgiwa da Weatherhead.

Rahoton yace sukan bayar da kansu ne ga maza dan su biya bukatarsu su kuma a biyasu, kamar dai yanda mata masu zaman kansu ke yi.

Sun bayyana cewa, ana biyansu kamar Naira 100 zuwa Naira 400 idan masu kudi suka daukesu.

An dauki Rahoton ne a shekarar 1988.

‘Yan daudun sukan koma kawalai idan ya zamana babu kasuwar daudu, kamar yanda rahoton ya nunar.

Karanta Wannan  Sojan Najeriya da ya hana Ministan Abuja, Nyesom Wike shiga waja dake gini dan ya rusashi nata shan yabo wajan 'yan Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *