Friday, December 5
Shadow

Firaministan Israela, Benjamin Netanyahu yace harin da sojojin kasarsa suka kai a Rafah kuskurene

Firaministan Israela Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa, harin da suka kai kan sansanin ‘yan gudun Hijira wanda yayi sanadiyyar mutuwar mutane akalla 50 kuskurene.

Ya bayyana hakane amma kuma yace zasu ci gaba da yaki dan tabbatar da sun samu nasara akan ‘yan ta’dda.

Ya bayyana cewa amma kuma sun san cewa kuskurene harin da suka kai kuma suna bincike akan lamarin.

Harin dai ya fuskanci Allah wadai daga bangarori daban-daban na Duniya.

Karanta Wannan  Kalli Kuga: Kungiyar Hezbollah ta sanar da lalata babban makamin kasar Israela me suna Iron Dome da take amfani dashi wajan tare makaman da ake harba mata

1 Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *