Tuesday, May 19
Shadow

Gwamnoni da sarakunan Arewa sun yabawa ƙoƙarin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu na kawo ƙarshen matsalar tsaro da samar da ayyukan raya ƙasa a Arewa

Gwamnoni da sarakunan Arewa sun yabawa ƙoƙarin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu na kawo ƙarshen matsalar tsaro da samar da ayyukan raya ƙasa a Arewa.

Shugabannin sun bayyana haka ne a jawabin bayan taron da suka gabatar yau Asabar a fadar gwamnatin jihar Kaduna.

Karanta Wannan  Bidiyo: Abin Dariyane Waisu 'yan Izala da Salaf suna tunanin da an je Lahira za'a ce su shige Aljannah su kuma 'yan Shi'a da 'yan darika su shiga wuta>>Inji Fatima 'yar Shi'a

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *