Monday, February 16
Shadow

Hotuna YANZU-YANZU: Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Taho Da Yaran Jihar Kano Zuwa Gida Yanzu Haka

Gwamnan jihar Kano,Abba kabir Yusuf ya isa gida da yaran da Gwamnati ta yiwa afuwa bayan da aka zargesu da cin amanar kasa.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ne ya damka masasu.

Karanta Wannan  Kungiyar kwallon Kwando ta mata ta Najeriya ta lashe kofin Kwallon Kwando na mata na Afrika

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *