Friday, June 26
Shadow

Ban amince da Dan takarar Gwamna da APC ta zaba ba a jihar Gombe>>Inji Pantami

Sheikh Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana cewa bai yadda da dan takarar da Jam’iyyar APC ta zaba ba a jihar Gombe a matsayin dan takarar Gwamna ba.

Pantami ya bayyana cewa nadi ne aka yi wanda ba’a tuntubi sauran ‘yan takara irinsa ba kamin a yi hakan ba kamar yanda doka ta tanada.

Malam yace dan haka masoyansa kada su tayar da fitina su shiryawa zaben fidda gwani.

Yace ya baiwa lauyoyinsa umarnin shiryawa dan daukar matakin da ya dace.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Sati daya bayan rahotannin yunkurin jhuyin mulki Shugaba Tinubu ya kori manyan sojoji, Ya sauke Janar Christopher Musa daga shugaban sojoji, ya baiwa Gen. Olufemi Oluyede shugaban sojojin Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *