Saturday, May 31
Shadow

Idan Aka raba Najeriya kasar Bìàfrà zan koma da zama inji wannan dan Arewar

Wani mutum daga Arewa ya bayyana cewa yana goyon bayan a baiwa inyamurai kasarsu ta Biafra.

Yace idan aka raba kasar, zai bi inyamurai ne shima ya zama dan Biafra.

Karanta Wannan  Sai da Buhari ya amince sannan na bar APC zuwa SD, Saboda babu wani abun da nake yi ba tare da na sanar da shi ba>>El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *