Monday, March 17
Shadow

Idan Aka raba Najeriya kasar Bìàfrà zan koma da zama inji wannan dan Arewar

Wani mutum daga Arewa ya bayyana cewa yana goyon bayan a baiwa inyamurai kasarsu ta Biafra.

Yace idan aka raba kasar, zai bi inyamurai ne shima ya zama dan Biafra.

Karanta Wannan  Ina sane da ana shan wahala a Najeriya amma ba laifina bane>>Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *