Thursday, December 25
Shadow

Idan Aka raba Najeriya kasar Bìàfrà zan koma da zama inji wannan dan Arewar

Wani mutum daga Arewa ya bayyana cewa yana goyon bayan a baiwa inyamurai kasarsu ta Biafra.

Yace idan aka raba kasar, zai bi inyamurai ne shima ya zama dan Biafra.

Karanta Wannan  Rundunar sojin Najeriya ta ce kiran kare kai ba ya nufin mallakar makami

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *