Saturday, August 15
Shadow

Idan Aka raba Najeriya kasar Bìàfrà zan koma da zama inji wannan dan Arewar

Wani mutum daga Arewa ya bayyana cewa yana goyon bayan a baiwa inyamurai kasarsu ta Biafra.

Yace idan aka raba kasar, zai bi inyamurai ne shima ya zama dan Biafra.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ya halatta idan mutun ya je neman Aure ya ga ko ina a jikin matar da zai aura amma banda gabanta>>Inji Asadussunnah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *