Saturday, February 8
Shadow

Ina baiwa gwamnati Shawarar ta cire tallafin man fetur gaba daya>>Dangote

Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya bayyana cewa,yana baiwa gwamnatin tarayya shawarar cire tallafin man fetur gaba daya.

Dangote ya koka da cewa farashin gas a Najeriya na da sauki matuka wanda na kasar Saudiyya ma yafi na Najeriya tsada.

Yace kasashe ciki hadda saudiyyar duk sun cire tallafin man fetur din amma an bar Najeriya a baya.

Dangote ya bayyana hakane a wata hira da kafar Bloomberg ta wallafa.

Yace kuma cire tallafin man da baiwa matatarsa dama zai sa a san ainahin yawan man fetur din da ‘yan Najeriya ke sha wanda a yanzu ba’a sani ba.

Karanta Wannan  YANZU-YANZU: Rundunar 'Yan Sandan Nijeriya Ta Sanar Da Haŕamťa Źañģa-Źànģar Da Ake Shirin Yi Kan Tsadar Rayuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *