
Dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya bayyana cewa, Mahaifinsa yana kokarin gyara Najeriya.
Ya bayyana cewa mahaifinsa ya gano matsalar Najeriya kuma yana kokarin kawo gyara.
Seyi Tinubu yayi kira ga ‘yan Najeriya suwa mahaifinsa Uzuri kuma yana fatan Allah yasa ya samu zarcewa a karo na biyu.
Sannan yawa ‘yan Najeriya fatan yin bukukuwan sallah Lafiya.