Saturday, May 10
Shadow

Innalil-Lahi wa’inna iLaihi rajiun: Allah ya yiwa dalibai almajirai (17) Rasuwa Agarin Kauran-Namoda sanadiyyar Gobara wadda ta shafe awa uku tana ci

Innalillahi wa Inna Ilaihi rajiun

ibtila’in gobarar wuta yayi sanadiyyar mutuwar almajirai fiyeda 15 tareda jikkata wasu a daren jiya makantar malan ghali bakin kasuwa dake Kauran Namoda Jihar Zamfara.

Rahotanni da muke samu shine wutar ta auku ne a daren ranar Talata kuma Almajirai da yawa sun jikkata.

Hasbunallahu wa ni’imatil wakell.
Ubangiji Allah shi gafarmasu ya bamu iKon cinye Wannan jarabawa.

Karanta Wannan  Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana abinda za'a yi dan girmama Fafaroma da ya mùtù

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *