Wednesday, January 7
Shadow

Innalil-Lahi wa’inna iLaihi rajiun: Allah ya yiwa dalibai almajirai (17) Rasuwa Agarin Kauran-Namoda sanadiyyar Gobara wadda ta shafe awa uku tana ci

Innalillahi wa Inna Ilaihi rajiun

ibtila’in gobarar wuta yayi sanadiyyar mutuwar almajirai fiyeda 15 tareda jikkata wasu a daren jiya makantar malan ghali bakin kasuwa dake Kauran Namoda Jihar Zamfara.

Rahotanni da muke samu shine wutar ta auku ne a daren ranar Talata kuma Almajirai da yawa sun jikkata.

Hasbunallahu wa ni’imatil wakell.
Ubangiji Allah shi gafarmasu ya bamu iKon cinye Wannan jarabawa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai na ci gaba da shan yabo saboda yanda yake Hidimtawa Mahaifiyarsa da ya kai aikin Umrah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *