
Wani mutum me suna Okon Micheal da matarsa tace ya saketa bayan da suka yi shekaru 2 da aure ya huce haushinsa akan mahaifiyar matarsa
Dama dai ya ginawa surukar tasa gida.
Ai kuwa matar tasa na cewa ta samu wanda take so ya saketa .
Sai ya je gidan da ya ginawa surukar tasa ya rusheshi.
