Tuesday, February 3
Shadow

Ji yanda Kwaila ta gayawa Saurayinta Sojan Ruwa cewa Allah ya jefashi ruwa ‘yan ruwa su cinyeshi saboda ta tambayeshi dubu 1 be bata ba

Wata kwaila ta dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan da muryarta ta bayyana tana yiwa saurayinta wanda sojan ruwane rashin kunya.

Kwailar dai ta nemi da ya bata dubu dayane bai bata ba inda tace masa Allah ya jefashi ruwa ‘yan ruwa su cinyeshi.

https://twitter.com/Ormarfaruq/status/1932346387225543142?t=wB4ld55-XMY7WDBPV4R0_w&s=19

Abin dai ya nishadantar.

Karanta Wannan  Ba kai dan ku ci ku bamu ba: Wallahi Rarara yafi Gwamnoni da yawa kudi da Kafasiti>>Inji Rashida mai Sa'a ga Sarkin Waka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *