
Hukumar Hisbah a jihar Katsina ta kama wani yaro da yake aikata lalata da kannensa mata 3 da kuma kaninsa.
A hirar da shugaban Hisbah din yake yi da wanda ake zargi, ya amsa laifukansa.
Iyayen yaronne dai suka kamashi suka kaishi wajan Hisbah da kansu.