Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyo: Burina shine idan Allah ya min cikawa a kaini Daura a Binne kusa da kabarin Masoyina Buhari>>Inji Wannan matashiyar

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“transform”:1,”square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Wata matashiya masoyiyar tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari ta bayyana cewa ita burin ta shine idan ta rasu a kaita a binne kusa da kabarin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a Daura.

Ta bayyana cewa, Gaskiyarsa da sauran nagartarsa ce tasa take sonshi.

https://www.tiktok.com/@salzee23/video/7527811179436084487?_t=ZM-8y9exmW3tNY&_r=1
Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Baban Dan Bello ya taba zuwa sata a Kabari, tun daga nan ne ya bar garinsu na Galadanci ba'a sake jin duriyarsa ba saboda Abin Kunya>>Inji Murtala Gamji, Shugaban dattawan Matasan Najeriya wanda ya fito kare Shaikh Bala Lau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *