Sunday, August 30
Shadow

Kalli Bidiyon: A karshe dai an samu Malamin da ya bayyana nawa aka baiwa Malaman Arewa 500 da suka yi taro suka ce a zabi Tinubu a 2027

Taron malam Arewa 500 a Jihar Jigawa inda suka ce a sabi Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a 2027 ya jawo cece-kuce.

Wasu daga cikin malaman da suka halarci wajan sun fito sun barranta kansu da kalaman cewa wai a zabi Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a 2027 inda suka ce basu amince da hakan ba.

Wasu kuma suka yi zargin cewa yaudararsu aka yi zuwa wajan Taron.

Saidai a yanzu a samu wani Malami ya fito ya bayyana cewa kowane Malami an bashi Naira Miliyan 3 ne a wajan Taron.

Karanta Wannan  Ko a jikina, Ban ma san ana yi ba>>Inji Atiku game da komawar mataimakin sa Okowa da wasu jam'iyyar APC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *