Tuesday, August 18
Shadow

Kalli Bidiyon: A yau ma, Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya gurfana a gaban kotu

Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai a yau ma ya sake gurfana a gaban kotun tarayya dake da zama a Abuja.

An ci gaba da shari’ar sa ne wadda ICPC ta shigar da kara akansa.

A yayin da ya isa kofar kotun, Matarsa, Aichatou na tsaye tana jiransa, inda suka kashe suka gaissa.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Fadar shugabab kasa ta bayyana dalilin da yasa shugaba Tinubu bai shiga cikin garin Jos ba ya tsaya a filin jirgi, a ziyarar da ya kai jiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *