
Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai a yau ma ya sake gurfana a gaban kotun tarayya dake da zama a Abuja.
An ci gaba da shari’ar sa ne wadda ICPC ta shigar da kara akansa.
A yayin da ya isa kofar kotun, Matarsa, Aichatou na tsaye tana jiransa, inda suka kashe suka gaissa.