
Kakakin majalisar jihar Adamawa ya je garinsu inda ya tara taron siyasa dan yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yakin neman zabe.
Saidai a yayin da ya tashi zai yi bayani yace, Najeriya, sai aka ce masa sai Atiku a yayin da yake tsammanin ace masa sai Tinubu.