Monday, August 31
Shadow

Kalli Bidiyon Da Duminsa: Yanda ICPC suka sake kai Malam Nasiru Ahmad El-Rufai kotu a yau

A yau, Talata ma, Hukumar ICPC sun sake gurfanar da tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai a kotu.

A yau ne kotu zata yanke shawarar ko zata bayar da belinsa ko kuwa a’a.

Karanta Wannan  Sati 3 kenan tun bayan da shugaba Tinubu ya tafi kasar waje, 'yan Najeriya sun fara tambayar lafiya kuwa?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *