Tuesday, May 5
Shadow

Kalli Bidiyon Da Duminsa: Yanda ICPC suka sake kai Malam Nasiru Ahmad El-Rufai kotu a yau

A yau, Talata ma, Hukumar ICPC sun sake gurfanar da tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai a kotu.

A yau ne kotu zata yanke shawarar ko zata bayar da belinsa ko kuwa a’a.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Shugaba Tinubu zai gana da kamfanonin wutar Lantarki dan magance matsalar bashin da kamfanonin wutar ke bi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *