Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Allah ka hadani da wanda matarsa ta rigamu gidan gaskiya in share masa hawaye a matsayin matarsa>>inji Mami

Wata ‘yar Tiktok me suna Mami ta roki Allah ya hada ta da miji wanda matarsa ta rigamu gidan gaskiya dan ta aureshi ta share masa hawaye.

Tace zata rike masa ‘ya’yansa ba matsala kamar ita ta haifesu.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Satin ta daya da fara aiki, Wani ya je ya bata kyautar Naira Dubu 60, Yayin da Albashinta Naira Dubu 50 ne, Oganta ya nuna bacin rai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *