Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Allah ka hadani da wanda matarsa ta rigamu gidan gaskiya in share masa hawaye a matsayin matarsa>>inji Mami

Wata ‘yar Tiktok me suna Mami ta roki Allah ya hada ta da miji wanda matarsa ta rigamu gidan gaskiya dan ta aureshi ta share masa hawaye.

Tace zata rike masa ‘ya’yansa ba matsala kamar ita ta haifesu.

Karanta Wannan  Kiristancin Arewa, Maguzawa, da sauran mutanen Arewa ta tsakiya sunce basa tare da sauran mutanen Arewa dake cewa basa son Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *