Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: An bayyana abinda Kasar Amùŕkà zatawa Shugaba Tinubu idan aka yi magudin zabe a 2027

Dan PDP, Dr. Adetukunbo Pearse ya bayyana cewa idan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yayi magudin zabe a zaben shekarar 2027 Zai bace.

Ya bayyana cewa, idan hakan ta faru Shugaban kasar Amurka zai dauke Shugaba Tinubu kaar yanda yayiwa shugaban kasar Venezuela.

Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan Talabijin na Channels TV.

Karanta Wannan  Matsin Tattalin Arziki yayi yawa, 'Yan Najeriya ba zasu iya biya ba>>Majalisar Tarayya tacewa Ministan sadarwa maza a dakatar da karin kudin kiran waya da ake shirin yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *