Saturday, September 19
Shadow

Kalli Bidiyon: An bayyana abinda Kasar Amùŕkà zatawa Shugaba Tinubu idan aka yi magudin zabe a 2027

Dan PDP, Dr. Adetukunbo Pearse ya bayyana cewa idan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yayi magudin zabe a zaben shekarar 2027 Zai bace.

Ya bayyana cewa, idan hakan ta faru Shugaban kasar Amurka zai dauke Shugaba Tinubu kaar yanda yayiwa shugaban kasar Venezuela.

Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan Talabijin na Channels TV.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Bayan da Sheikh Dr. Ahmad Gumi yace aje Idi kuma aje Sallar Juma'a, tsohon Bidiyon Dr. Idris Dutsen Tanshi ya bayyana inda shi kuma yace idan mutum yayi Idi ba lallai sai yayi Juma'a ko Azahar ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *