Sunday, February 8
Shadow

Kalli Bidiyon: An yi min wahayi Za’a sake yunkurin yiwa shugaba Tinubu jhùyìn Mùlkì>>Inji Fasto Ayodele

Fasto Ayodele ya bayyana cewa, an masa wahayin akwai wani yunkurin juyin Mulki da za’a sake yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Ya bayyana cewa a wannan karin akwai wata kasa ma da zata goyi bayan yunkurin juyin mulkin.

A cewarsa, DSS ne kawai zasu iya dakile wannan jhuyin mulkin.

Karanta Wannan  An dakatar da bayar da làsìsìn Màkàmì irin su Bhìndìghà ga 'yan Najeriya dan su yi amfani da ita wajan kare kansu>>Inji Hukumar 'yansandan Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *