
Fasto Ayodele ya bayyana cewa, an masa wahayin akwai wani yunkurin juyin Mulki da za’a sake yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.
Ya bayyana cewa a wannan karin akwai wata kasa ma da zata goyi bayan yunkurin juyin mulkin.
A cewarsa, DSS ne kawai zasu iya dakile wannan jhuyin mulkin.