
Dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya bayyanawa ‘yan Najeriya cewa, mahaifinsa, Shugaba Bola Ahmad Tinubu ba zai basu kunya ba.
Yayi kiran a ci gaba da baiwa Tinubun goyon baya.

Dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya bayyanawa ‘yan Najeriya cewa, mahaifinsa, Shugaba Bola Ahmad Tinubu ba zai basu kunya ba.
Yayi kiran a ci gaba da baiwa Tinubun goyon baya.