
Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta bayyana cewa idan ma zata yi aure, to ba zata auri Bahaushe dan Najeriya ba.
Bature zata aura, musamman saboda sakawa mata ido da Hausawa kan yi su hanasu walwala.
Saidai a cikin hirar, wanda yake hirar da ita ya nemi cewa, dan Allah idan ta tashi auren ta auro musulmi baturen.