Saturday, August 8
Shadow

Kalli Bidiyon: Bayan da Nafisa Abdullahi ta ce bature zata aura, an gano cewa tana soyayya da wani bature kirista

Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta bayyana cewa idan ma zata yi aure, to ba zata auri Bahaushe dan Najeriya ba.

Bature zata aura, musamman saboda sakawa mata ido da Hausawa kan yi su hanasu walwala.

Saidai a cikin hirar, wanda yake hirar da ita ya nemi cewa, dan Allah idan ta tashi auren ta auro musulmi baturen.

https://www.tiktok.com/@eeeshaofficial/video/7653151238220942613?_r=1&_t=ZS-97Mp7R89mTq
Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wallahi 'yan Darika 6 ne suka kirani suka ce sun Tuba sun daina Darika bayan da Malam Lawal Triumph ya kare kansa a gaban Kwamitin Shura>>Inji Malam

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *