Monday, April 27
Shadow

Kalli Bidiyon: Bayan “wulakancin” Matar Shugaban kasa, Remi Tinubu tawa Gwamnan Jihar Osun, An kuma ga abinda tawa matar tsohon shugaban kasa, Patience Jonathan wanda wasu ke cewa yama fi abinda tawa Gwamnan Osun Muni

A jiyane aka ga yanda matar shugaban kasa, Remi Tinubu ta cewa gwamnan jihar Osun ta bashi minti 5 ya kammala jawabin da yake inda tace ya kauce ya basu guri ya ishesu da wakoki.

Saidai a wajan taron dai, an kuma ji abinda matar shugaban kasar ta cewa matar tsohon shugaban kasa, Dame Patience Jonathan.

Matar shugaban kasar ta kira Patience Jonathan da Mama p, Kin yi murmushi kuwa?

Wasu dai sunce wannan magana bata dace ba inda wasu ke ganin hakan ba wani abu bane.

Karanta Wannan  Ji Sautin Murya: Tinubu ba kudi ya bani na masa yakin neman zabe ba, tunda na sanshi ba ko ruwan Fiya wata bai taba bani kudi na siya ba>>Inji Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *