
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya mayarwa da jam’iyyar APC fom din takarar shugaban kasa bayan ya kammala cikawa.
Sannan ya bayyana Kashim Shettima a matsayin abokin takarar sa na zaben shekarar 2027.
Me baiwa shugaban kasar shawara akan harkokin Siyasa, Ibrahim Masari ne ya wakilci shugaban kasar wajan mika wannan fom.