
Rahotanni sun ce dangantaka ta yi tsami tsakanin Jamilu Gwamna da Rarara tun bayan wakar da Rarara din yawa Jamilu Farfesa Isa Ali Pantami.
Wakar ta Rarara ta jawo cece-kuce da Allah wadai daga bangarori daban-daban inda ake cewa cin mutuncin da Rarara yawa Pantami a cikin wakar yayi yawa.
Saidai a hirarraki daban-daban da aka yi dashi bayan wakar, Rarara yace shi ba da Pantami yake ba.
Matashi Nazifi iG ne ya bayyana tsamin dangantakar tsakanin Rarara da Jamilu Gwamna.