Tuesday, July 14
Shadow

Kalli Bidiyon: Dan jam’iyyar APC daga jihar Katsina, Bashir ‘yandoma ya roki Gwamna Radda ya samar musu hular kwano

Dan jam’iyyar APC a jihar Katsina, Bashir ‘Yandoma ya roki Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya samar musu hulunan Kwano.

Yace dalili kuwa idan ba’a yi gyara ba, mutane zasu jefesu da duwatsu.

A baya dai an jefi ‘yan majalisa a jihohin Zamfara, Kaduna, da jihar Kebbi.

Karanta Wannan  Bidiyo da hotuna masu daukar hankali, Sabuwar cuta ta sake bullowa daga kasar China, hankalin Duniya ya tashi, Najeriya ma ta fara killace mutanen dake zuwa daga kasar China a filin Jirgi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *