
Daya daga cikin yaran Malamin dake karyata Hadisai, Yahya Masussuka ya masa tawaye.
A wata hira da Alqibla FM suka yi dashi, Mutumin yace ya gano ba hanyar gaskiya Masussuka yake dorasu akai ba.
Yace yana rokon Allah ya yafe masa abubuwan da suka yi a baya.