
tsohon Gwamnan Kano kuma tsohon shugaban jam’iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa duka ‘yan takara na 2023 da wanda ke son yin takara a 2027 sun hakura sun barwa Abba.
Yace Abba Kabir Yusuf zai yi takara a 2027 ba tare da hamayya ba a jam’iyyar APC.
Ya bayyana hakane a wajan bikin komawar Gwamna Abba Kabir Yusuf jam’iyyar APC.