
Wani Bidiyo Dan takarar Gwamnan jihar Gombe kuma malamin Addinin Islama, Farfesa Sheikh Isa Ali Pantami ya karade kafafen sada zumunta.
An ga malam yana zaro idanu yana cewa shin na muku kama da wanda za’a yiwa Barazana?
Bidiyon ya dauki hankula sosai inda aka ga matasa na dauka wasu ma suna barkwanci dashi.