
Wata matashiya ta bayyana a Kano wadda aka haifa da al’aurar maza data mata.
Mahaifiyar yarinyarce ta fito take neman taimako dan a mata aiki.
Tace yarinyar an haifeta da al’aurar Maza data mata inda daga baya da suka je Asibiti aka gaya musu bangaren macen yafi karfi.
Tace yanzu ta kai shekaru 18 da haihuwa amma basu da karfi suna neman a taimaka musu a ma yarinyar aiki.