
Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta bayyana cewa, Hotals ne suka zagaye Ka’aba kuma ana shiga otal din maza da mata.
Tace me yasa mutanen dake zuwa can ba’a musu kallon sun je yin iskanci ne sai su a Najeriya?
Nafisa ta bayyana hakane a hirarta da Nasiru Ali Koki.