Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Hotal ne suke zagaye da Ka’aba me yasa ba’a cewa mutane iskanci suka je yi acan?>>Nafisa Abdullahi

Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta bayyana cewa, Hotals ne suka zagaye Ka’aba kuma ana shiga otal din maza da mata.

Tace me yasa mutanen dake zuwa can ba’a musu kallon sun je yin iskanci ne sai su a Najeriya?

Nafisa ta bayyana hakane a hirarta da Nasiru Ali Koki.

@eeeshaofficial

Allah ya Kara mana Imani da wadata 🤭✨🤍🌚#fyp

♬ original sound – Cutie✨🖤
Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda Kwankwaso ke tambayar Gwamna Abba cewa be masa komai ba duk da kudi da ya kashe wajan tabbatar da Abban ya zama Gwamna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *