
Wasu Kiristoci sun fito sun jinjinawa shugaban kasar Amurka, Donald Trump saboda kawo sojojin qasarsa Najeriya.
Rahotanni sun bayyana cewa, wasu kwararrun sojojin Amurka sun shigo Najeriya.
Sojojin dai ba masu yawa bane kuma ba’a bayyana ko wace jihace za’a kaisu ba.