Sunday, August 9
Shadow

Kalli Bidiyon: Malamin Ummulkhairi, Malar Makarantar da akawa kazafin satar yara a Maraban Jos, Ya canja baki a yanzu yace bai ga DPO ya mikawa mutane dalibar tasa ba

An zargi Malamin Ummulkhairi, Malamar Makaranta a Maraban Jos da akawa kazafin satar yara da canja baki.

A baya yace ya ga DPO ya mikawa mutane UmmilKhairi

Amma a yanzu da aka mayar masa mashin dinsa yace bai ga DPO ba.

Karanta Wannan  Hotunan Aurena Dake Ta Yawo A Kafafun Sadarwa An Yi Su Ne Bayan Daurin Aure, Kuma Bada Yawuna Aka Fitar Da Su Ba, Kuma Don Alah Ina Rokon Wadanda Suka Dora Da Su Goge, Cewar Abdulrahim Mansur Yelwa kalli bidiyi jawabinsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *