Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyon: Matan da suka daga jan dan kamfai a Kano, sun tuba suna karatun Qur’ani da salatin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)

Matan da suka daga jan dan kamfai a Kano suna cewa dan kamfan Tsula sun bayyana cewa sun tuba.

Hakan ya faru ne bayan da Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf yasa aka kirasu dan jin dalilin abinda suka aikata.

Gwamnan yace sun ce masa an taba abinda suke so ne shine suma suka rama.

Gwamnan yace amma yana fatan tunda sun tuba Allah ya karbi Tubansu.

A Bidiyon an gansu suna karatun qur’ani da Salatin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)

Karanta Wannan  Addu'o'in mu ne yasa darajar Naira bata fadi aka rika sayar da dala daya akan Naira dubu 10,000 ba>>Inji Pasto Adebayo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *