Saturday, September 12
Shadow

Kalli Bidiyon: Matan da suka daga jan dan kamfai a Kano, sun tuba suna karatun Qur’ani da salatin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)

Matan da suka daga jan dan kamfai a Kano suna cewa dan kamfan Tsula sun bayyana cewa sun tuba.

Hakan ya faru ne bayan da Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf yasa aka kirasu dan jin dalilin abinda suka aikata.

Gwamnan yace sun ce masa an taba abinda suke so ne shine suma suka rama.

Gwamnan yace amma yana fatan tunda sun tuba Allah ya karbi Tubansu.

A Bidiyon an gansu suna karatun qur’ani da Salatin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)

Karanta Wannan  Jihar Enugu tace zata rage farashin wutar Lantarki wa mutanen jiharta saboda kudin sun yi yawa, saidai kamfanin wutar Lantarki na kasa yace jihar dama duk wata jiha basu isa su rage kudin wutar ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *