Thursday, April 9
Shadow

Kalli Bidiyon: Na hana wata Kirista ta musulunta bayan data samu Miji Musulmi tace min zata musulunta su yi aure>>Inji Rahama Kumo

Rahama Kumo ta bayyana cewa wata Kirista ta kirata take ce mata zata musulunta saboda ta samu miji Musulmi yace zai aureta.

Rahama wadda Tauraruwar Tiktok ce dake magana akan auratayya tace ta hana wannan kiristan karbar Musulunci.

Tace dalilinta shine ta gayaa Kiristan cewa idan dai saboda wannan musulmin mijinne zata musulunta to kada ta musulunta

Tace amma idan Saboda addinin musulunci ya mata ne tana son shiga to tana iya musulunta.

Tace dalili shine akan yi irin wannan aure daga baya a saki matar wasu ma hadda yara wasu kuma ba’a dadewa ma abin ya zo su koma ruwa wasu kuma aita wahala dasu.

Karanta Wannan  Adamu Abdullahi Kenan, Wanda Ya Kare Da Sakamako Mafi Kyau A Jami'ar Tarayya Dake Gashua A Jihar Yobe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *