
Tauraruwar Tiktok, Murja Kunya ta bayyana cewa ta ware wadannan kudaden zata raba dan a yiwa, Sheikh Salihu Zaria Addu’ar Allah ya tsareshi.
Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok inda tace ita dama tun da taga mutane nata son malam tasan akwai wani abu da zai biyo baya.