
Tauraruwar Tiktok, Alpha Charles Borno ta bayyana rashin jin dadinta da kalaman Tauraruwar fina-finan Hausa, Fati Muhammad inda tace bai kama Musulmai su rika goyon bayan Arne, Davido suna kin dan uwansu Musulmi Rarara ba
Alpha tace taji dadin yanda taga a Comment mafi yawan musulmai basu goyi bayan Fati Muhammad ba inda tace a yanzu mutane sun waye an daina Amfani da addini ana cutarsu.
Tace ita ta taso tana son Musulmai kuma ta daukesu a matsayin ‘yan uwa.
Tacewa Fati Muhammad ko dan ita abin bai taba shafarta ba ko wani nata shine take kare gwamnati akai?